Najeriya ta fara kera wayar hannu

 Najeriya ta fara kera wayar hannu

Ma’aikatar Kimiyya da Fasiha don Haɓaka Masana’antu (NASENI) ta ce ta fara kera kwamfuta a Najeriya.

Baya ga kwamfutar, ma’aikatar ta ce ta kera wayoyin hannu da fitilun kan titi da hadi da batirin mota.

Hoto: NASENI


Published on: May 11, 2024. at: 7:04 am

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*