Munyi Magana Da Masu Sanya Hannun Jari A Hong Kong Kuma Sun Amince Suzo Su Zuba Hannun Jari A Arewacin Nigeria Cewar Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Munyi Magana Da Masu Sanya Hannun Jari A Hong Kong Kuma Sun Amince Suzo Su Zuba Hannun Jari A Arewacin Nigeria Cewar Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Bankwana da Mutanen Hong Kong
Sheikh Ibrahim Sheikh Dahiru Usman Bauchi Kenan Yayin da Yake Barin Hong Kong Yake Kuma Bankwana Dasu 
Inda Ya Samu Hadin Guiwa Manya Manyqn Masu Harkar Noma da Manya Manyan Yan Kasuwa Wadda Zauzo Su Saka Hannun Jari a Kanan Kamfanoninmu Musamman na Arewancin Nigeria 
Ya Tattauna da Manyan Kamfanoni na Asia da Bankunansu Yadda zasu Tallafawa Alummar kasarmu Nigeria Musamman Arewacin Nigeria
Sunyi Masa Alqawarin Cewa Zasu Kawo Tallafi Na Musamman Don Taimakawa Matasa Musamman Almajirai a Harkoki Dabam Dabam a Fadin Nigeria  
Game da Masu Harkar Gidaje Za’a Samu Gidaje Cikin Sauqi 
Allah Yasa a Gama Ziyara Lafiya Allah Ya Dawo Mana da Sheikh Gida Lafiya 
Khadimul Faidha Media Team
Sunday 12 May 2024


Published on: May 12, 2024. at: 10:07 pm

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*